Kungiyar IS ta ce ita ta kai hare haren.
Wakilin BBC a wajen ya bayyana ganin gine - ginen da ke cin wuta da kuma konannun motoci.
Ya ce an kai wa wani mazaunin soji hari.Bashar al Jaafari, shugaban tawagar gwamnati a wajen tattaunawar zaman lafiyar da ake yi a Geneva, ya ce harin ya tabbatar da alaka tsakanin yan adawa da yan ta'adda.
Hubbaren Sayida Zeinab dai na tattare da kabarin jikar Annabi Muhammad (SAW).
Haka kuma 'ya ce gaSayyadina Ali {a.s}.